Abdulkadir Balarabe Musa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdulkadir Balarabe Musa
gwamnan jihar Kaduna

Oktoba 1979 - Oktoba 1979
Ibrahim Mahmud Alfa - Abba Musa Rimi
Rayuwa
Haihuwa 21 ga Augusta, 1936
ƙasa Najeriya
Ƙabila Hausawa
Harshen uwa Hausa
Mutuwa 11 Nuwamba, 2020
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Abdulkadir Balarabe Musa (An haife shi a ranar 21 ga watan Ogosta shekara ta alif ɗari tara da talatin da shida (1936). Ya kuma rasu a ranar (11) ga Nuwamba shekara ta 2021 Ɗan siyasan adawa a Nijeriya wanda yataɓa zama gwamnan Jihar Kaduna, Nijeriya a Jamhuriya ta biyu ta Najeriya, ya riƙe mulkin daga watan Oktoba shekara ta( 1979) zuwa ranar da aka tsige shi a ranar( 23) ga watan Yuni shekara ta (1981).[1] lokacin Nigerian Fourth Republic shine Shugaban Conference of Nigerian Political Parties (CNPP), wata gamayyar jam'iyun adawa.[2]

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Karatu[gyara sashe | gyara masomin]

Shine gwamna na farko a jihar Kaduna a mulkin farar hula.[3]

Siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. cite web |url=http://www.worldstatesmen.org/Nigeria_federal_states.htm |title=Nigeria States |work=World Statesmen |accessdate=27 April 2010| archiveurl= https://web.archive.org/web/20100528072649/http://www.worldstatesmen.org/Nigeria_federal_states.htm%7C archivedate= 28 May 2010 | deadurl= no
  2. cite web |url=http://www.accessmylibrary.com/coms2/summary_0286-20243053_ITM |title=Obasanjo's Policies Phantom, Says Balarabe Musa. |date=4 February 2004 |work=This Day |author=Funmi Peter-Omale |accessdate=27 April 2010
  3. https://m.guardian.ng/opinion/abdulkadir-balarabe-musa-1936-2020/