Yemi Osinbajo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yemi Osinbajo
mataimakin shugaban ƙasar Najeriya

29 Mayu 2015 - 29 Mayu 2023
Namadi Sambo - Kashim Shettima
Rayuwa
Haihuwa Lagos, 8 ga Maris, 1957 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Ƴan uwa
Abokiyar zama Dolapo Osinbajo
Yara
Karatu
Makaranta London School of Economics and Political Science (en) Fassara
Jami'ar Lagos
Igbobi College (en) Fassara
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a university teacher (en) Fassara, Lauya da ɗan siyasa
Employers Jami'ar Lagos
Imani
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress
yemiosinbajo.ng
Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Yemi Osinbajo yayin da yake jagorantar wani taro kan tattalin arziki
photon Yemi Osibanjo
Osinbajo yana gaisuwa korona da shugaba Buhari
Mataimakin shugaban kasa Harris ya gana da Yemi Osinbajo a fadar White House a shekarar 2022.

Oluyemi Yemi Osinbajo (an haife shi a ranar 8 ga watan Maris na shekara ta alif ɗari tara da hamsin da bakwai (1957) miladiyya.

lauya ne, fasto, kuma ɗan siyasar Najeriya, wanda a yanzu shine mataimakin shugaban ƙasan Najeriya na 14 tun daga shekara ta 2015. Ya kasance memba na Jam'iyyar APC, a baya yayi aiki a matsayin babban alkali na Jihar Lagos daga 1999 zuwa 2007, sannan kuma ya riƙe muƙamin SAN.

Tarihin rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

An haife shi a shekara ta 1957 a Lagos, Kudancin Nijeriya ( a cikin jihar Lagos). Ƙwararren Lauya ne, Malami, kuma Babban limamin coci. Ya riƙe shugaban hukumar Shari'a ta jihar Lagos, amma yaƙi yadda da ya riƙe shugabancin na ƙasa yayin mulkin Obasanjo daya nemi ya bashi, inda ya bayyana cewar dalilin sa na rashin karɓar aikin shine gwamnatin lokacin bata biyan buƙatun al'ummar ta, hasali ma bata cika alkawuran data ɗauka ma alummanta.

Osinbanjo ya kasance mataimakin shugaban ƙasar Najeriya Muhammadu Buhari tun daga shekarar 2015.
A nanar Litinin sha huɗu ga watan Maris na 2022 ne shugaba Yemi Osibanjo ya bayyana ra'ayinshi na neman takarar shugabancin Nigeria a zaɓen shekara ta 2023.[1] Kuma ya zo na uku a zaɓen fidda gwani na jam'iyyar APC da aka gudanar a watan Yunin 2022.[2]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://dailytrust.com/osinbajo-notifies-buhari-of-presidential-ambition
  2. "APC presidential primaries winner: Bola Tinubu win All Progressives Congress ticket". BBC News Pidgin. 8 June 2022. Retrieved 8 June 2022.