Wole Soyinka

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Wole Soyinka
UNESCO Goodwill Ambassador (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Ogun, 13 ga Yuli, 1934 (89 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yarbawa
Harshen uwa Yarbanci
Ƴan uwa
Mahaifiya Grace Eniola Soyinka
Yara
Ahali Omofolabo Ajayi-Soyinka (en) Fassara
Karatu
Makaranta University of Leeds (en) Fassara
University of London (en) Fassara
Jami'ar Ibadan
Abeokuta Grammar School
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a marubucin wasannin kwaykwayo, maiwaƙe, mai aikin fassara, Marubuci, mai falsafa, essayist (en) Fassara, Farfesa da marubuci
Employers Jami'ar Harvard
Emory University (en) Fassara
New York University (en) Fassara
Loyola Marymount University (en) Fassara
University of Nevada, Las Vegas (en) Fassara
Cornell
Yale University (en) Fassara
Jami'ar Lagos
Jami'ar Oxford
Kyaututtuka
Mamba American Academy of Arts and Sciences (en) Fassara
Royal Society of Literature (en) Fassara
IMDb nm0816432
wolesoyinkafoundation.org
muryar Aike Soyinka
hoton Wole Soyinka
Wole Soyinka

Akinwande Oluwole Babatunde Soyinka(Yarbanci: Akínwándé Olúwo̩lé Babátúndé S̩óyíinká; an haife shi ne a ranan 13 ga watan Yulin shekara ta 1934), wanda aka sani da Wole Soyinka (lafazin [wɔlé ʃójĩnká]), ɗan wasan kwaikwayo ne na Nijeriya, mawaƙi kuma marubuci. An ba shi lambar yabo ta Nobel ta adabi a shekara ta 1986, mutum na farko a sub-saharan Africa da aka girmama a wannan rukunin. An haifi Soyinka a cikin dangin Yarbawa a Abeokuta. A 1954, ya halarci Kwalejin Gwamnati a Ibadan, sannan ya halarci Kwalejin Jami'ar Ibadan da Jami'ar Leeds a Ingila. Bayan ya yi karatu a Najeriya da Ingila, ya yi aiki tare da gidan wasan kwaikwayo na Royal Court da ke Landan. Ya ci gaba da rubuta wasannin kwaikwayo waɗanda aka samar a ƙasashen biyu, a gidajen kallo da rediyo. Ya taka rawar gani a tarihin siyasar Najeriya da gwagwarmayar neman 'yanci daga Burtaniya. A shekarar 1965, ya kwace gidan watsa labarai na Yammacin Najeriya ya watsa shirye-shiryen neman a soke zaben yankin Yammacin Najeriya. A shekara ta 1967, a lokacin yaƙin basasar Najeriya, gwamnatin tarayya ta Janar Yakubu Gowon ta tsare shi tare da sanya shi a kurkuku na tsawon shekaru biyu.