Uthman bin Affan
![]() | |||
---|---|---|---|
5 Nuwamba, 644 - 17 ga Yuni, 656 (Gregorian) ← Sayyadina Umar - Sayyadina Aliyu → | |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | Makkah, 574 | ||
ƙasa |
Hijaz Khulafa'hur-Rashidun | ||
ƙungiyar ƙabila |
Larabawa Quraysh (en) ![]() | ||
Mutuwa | Madinah, 17 ga Yuni, 656 | ||
Makwanci |
Al-Baqi' Madinah | ||
Yanayin mutuwa |
kisan kai (blunt trauma (en) ![]() | ||
Killed by |
Abdullah ibn Saba' (en) ![]() | ||
Yan'uwa | |||
Mahaifi | Affan ibn Abi al-'As | ||
Mahaifiya | Urwa bint Kariz | ||
Abokiyar zama |
Umm Amr Bandage Jundub (en) ![]() Q68678851 ![]() Umm al'-Banin bint Ayni (en) ![]() Ramlya bint Shayba (en) ![]() Ummu Kulthum Fatima Bint Al-Waleed (en) ![]() Rukayyah Na'ila bint al-Farafisa (en) ![]() | ||
Yara |
view
| ||
Siblings |
Umm Kulthum bint Uqba (en) ![]() ![]() | ||
Karatu | |||
Harsuna | Larabci | ||
Sana'a | |||
Sana'a | ɗan siyasa | ||
Imani | |||
Addini | Musulunci |
Uthman ibn Affan (larabci: عثمان بن عفان), wasu na rubutawa Usman ko Osman, Uthman. yarayu daga shekara ta (579 zuwa 17 Yunin 656). An haife shi shekara ta 579 (42 BH) a garin Taif, dake Saudiya, yarasu a 17 Yuli ()shekara ta 656 (shekarunsa 77 (17 Dhūl Al-Qa‘dah 35 AH) a garin Madinah, An birne shi a Jannatu al-Baqi dake Madinah. Yakasance sirikin manzon Allah Muhammad, tsira da aminci su tabbata agareshi, Halifan musulunci na Uku, Daya daga cikin Halifofi shiryayyu, Dan zur'iar Banu Umayyah daga kabilar Kurayshawa. Sanda Sayyidina Umar yarasu da shekaru 59/60, ʿUthmān, yana da shekaru 64/65 a duniya sai ya gaji Umar bin Khaddab bayan rasuwarsa.
Yayi Halifanci daga 6 ga watan Nuwamba shekara ta 644 zuwa 17 ga watan Yuni shekara ta 656.
Usman bin Affan yarasu ne sanadiyar farmaki da aka afka masa. An samu wasu yan tada kayan baya game da addinin Musulumci tare da kin shugabancin sa. Wanda suka afka masa alhali yana karatun alqurni. Tarihi ya nuna an kashe shi ne akan zalumci wanda hakan yasa aka haura katangan gidarsa sannan aka kashe shi. Ali Ibn Abi-Talib ne ya gaje shi bayar rasuwarsa. Matayensa; "Ummu 'Amr" Asma'u bintu Abi Jahal, Ruqayyah bintu Muhammad, Ummu Kulthum bint Muhammad, Fakhitah bintu Ghazwan_ Ummu al-Banin bintu Uyayna, Fatima bintu al-Walid Daughter of Khalid ibn Asid Umm 'Amr Umm Najm bint Jundub Ramla bint Shayba, Bunana Na'ila bint al-Furafisa, Zaynab bintu Hayyan. Bakurayshe (Banu Umayya) Mahainfinsa: Affan ibnu Abi al-'As Mahaifiyarsa: Arwa bintu Kurayz
Uthman ya aure yar Manzon Allah Ruqayyah, kuma bayan ta rasune,Manzon Allah yasake aura masa yar'sa Umm Kulthum. Dukkaninsu sun kasance manyan ya'yan manzon Allah Muhammad kuma yayyi ga Fatimah yar Manzon Allah matar Aliyu bin Abi Dalib, saboda ya aura yayan Manzon Allah biyu ne yasa ake kiransa da Dhū al-Nurayn ("Wanda ya mallaki Haske biyu").