Cadi
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
République du Tchad (fr) جُمْهُورِيَّة تشاد (ar) | |||||
|
|||||
| |||||
Take | La Tchadienne | ||||
| |||||
| |||||
Kirari |
«Unité, Travail, Progrès» «Unity, Work, Progress» «الاتحاد، العمل، التقدم» «Единство, труд, прогрес» «Oasis of the Sahel» «Undod, Gwaith, Cynnydd» «Unitat, treball, progrès» | ||||
Suna saboda | Tabkin Chadi | ||||
Wuri | |||||
| |||||
Babban birni | Ndjamena | ||||
Yawan mutane | |||||
Faɗi | 19,319,064 (2023) | ||||
• Yawan mutane | 15.05 mazaunan/km² | ||||
Harshen gwamnati |
Faransanci Larabci | ||||
Labarin ƙasa | |||||
Bangare na | Afirka ta Tsakiya | ||||
Yawan fili | 1,284,000 km² | ||||
Wuri a ina ko kusa da wace teku | Tabkin Chadi | ||||
Wuri mafi tsayi |
Emi Koussi (en) ![]() | ||||
Wuri mafi ƙasa |
Bodélé Depression (en) ![]() | ||||
Sun raba iyaka da | |||||
Bayanan tarihi | |||||
Ƙirƙira | 11 ga Augusta, 1960 | ||||
Tsarin Siyasa | |||||
Majalisar zartarwa |
Government of Chad (en) ![]() | ||||
Gangar majalisa |
National Assembly (en) ![]() | ||||
• Shugaban kasar chad | Mahamat Déby Itno | ||||
• Shugaban kasar chad | Idriss Déby (4 Mayu 2018) | ||||
Majalisar shariar ƙoli | Kotun Ƙolin Chadi | ||||
Ikonomi | |||||
Nominal GDP (en) ![]() | 11,779,981,332 $ (2021) | ||||
Kuɗi | CFA franc na Tsakiyar Afrika | ||||
Bayanan Tuntuɓa | |||||
Kasancewa a yanki na lokaci | |||||
Suna ta yanar gizo |
.td (mul) ![]() | ||||
Tsarin lamba ta kiran tarho | +235 | ||||
Lambar taimakon gaggawa |
17 (en) ![]() ![]() ![]() | ||||
Lambar ƙasa | TD |






Ƙasar Chadi, tana ɗaya daga cikin ƙasashen da suke Afirika ta tsakiya.[1][2][3] Tanada iyaka da ƙasashe shida sune:- daga nahiyar gabas Sudan,[4][5][6][7] nahiyar arewa Libya daga nahiyar yamma Nijar da Kamaru da Najeriya, nahiyar kudu jamhuriyar Afirka ta tsakiya.[8][9][10] Ƙasar Chadi ƙasa ce da bata da wani kogi ko teku,[11][12] amma tanada wani ɗan tabki sunansa tabkin Chadi yana arewa maso yammacin Ndjamena baban birnin ƙasar.[13][14][15][16]







Tarihi
[gyara sashe | gyara masomin]daga Yusif sahabi
Mulki
[gyara sashe | gyara masomin]Siyasa
[gyara sashe | gyara masomin]Kasar Chadi tasamu yancin gashin kanta daga hannun kasar faransa tun daga ranar 11 ga watan Agusta a shekarar 1960,[17][18][19] a wannan lokacin Ngarta Tombalbaye dan kudanci chadi wanda ba musulmi bane ya karbi ikon kasa daga hannun Faransa.[20][21] Bayan shekara 5 da karbar mulki sai aka fara yaki tsakaninsa da musulmai ýan arewacin kasar,[22][23] acikin babban birni Ndjamena,[24] haka aka cigaba da yakin har shekara ta 1979 musulmai suka yi nasara akan ýan kudancin kasar wadanda mafi yawansu ba musulmai bane.[25][26] A waccan lokaci Hissène Habré yazama shugaban Kasar.[27][28][29][30]




== Arziki == tanada arziki mai yawa
Wasanni
[gyara sashe | gyara masomin]Fannin tsaro
[gyara sashe | gyara masomin]Kimiyya da Fasaha
[gyara sashe | gyara masomin]Sifiri
[gyara sashe | gyara masomin]Sifirin Jirgin Sama
[gyara sashe | gyara masomin]Sifirin Jirgin Ƙasa
[gyara sashe | gyara masomin]Al'adu
[gyara sashe | gyara masomin]Mutane
[gyara sashe | gyara masomin]Yaruka
[gyara sashe | gyara masomin]Abinci
[gyara sashe | gyara masomin]Tufafi
[gyara sashe | gyara masomin]Ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]Addinai
[gyara sashe | gyara masomin]Musulunci
[gyara sashe | gyara masomin]Kiristanci
[gyara sashe | gyara masomin]Hotuna
[gyara sashe | gyara masomin]-
Coat of Arms
-
Tutar kasar
-
Wani bisa Raƙumi, Chadi
-
Bakin Teku, Cadi
-
Wasu yan kauye na Kasar Cadi
-
Rakumai da dawakai sun yi gangamin yakin neman zabe a kasar
-
Cadi
-
Wani bafullatani, Chadi
-
Ministar Sufuri da Jiragen Sama Fatime Goukouni Weddeye
-
Shugaban Kasar Idris Deby
Ƙasashen Afirka |
Afirka ta Tsakiya | Aljeriya | Angola | Benin | Botswana | Burkina Faso | Burundi | Cabo Verde | Cadi | Côte d'Ivoire | Eritrea | eSwatini | Ethiopia | Gabon | Gambiya | Ghana | Gine | Gine Bisau | Ginen Ekweita | Jibuti | Kameru | Kenya | Komoros | Kwango (JK) | Kwango (JDK) | Laberiya | Lesotho | Libya | Madagaskar | Mali | Moris | Muritaniya | Misra | Morocco | Mozambik | Namibiya | Nijar | Nijeriya | Ruwanda | Saliyo | Sao Tome da Prinsipe | Senegal | Seychelles | Somaliya | Sudan | Sudan ta Kudu | Tanzaniya | Togo | Tunisiya | Uganda | Zambiya | Zimbabwe |
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Religions in Chad | PEW-GRF". Archived from the original on 8 October 2022. Retrieved 11 August 2022.
- ↑ "World Economic Outlook Database, October 2023 Edition. (Chad)". IMF.org. International Monetary Fund. 10 October 2023. Archived from the original on 4 November 2023. Retrieved 18 October 2023
- ↑ Pollack, Kenneth M. (2002); Arabs at War: Military Effectiveness, 1948–1991. Lincoln: University of Nebraska Press. ISBN 0-8032-3733-2, pp. 391–397
- ↑ Ngarbe, Eluard (4 February 2025). "Le MPS lance sa campagne pour le Sénat". Manara Radio Télévision (in French).
- ↑ Chad". The World Factbook (2025 ed.). Central Intelligence Agency. Retrieved 22 June 2023. (Archived 2023 edition.)
- ↑ Glottolog 4.8 – Languages of Chad". glottolog.org. Archived from the original on 15 August 2023. Retrieved 15 August 2023.
- ↑ S. Collelo, Chad
- ↑ "Gini Index coefficient". The World Factbook. Retrieved 24 September 2024
- ↑ Enquête Démographique et de Santé 1996–1997" (PDF). Archived (PDF) from the original on 9 October 2022.
- ↑ Chad's authoritarian Deby unwilling to quit". Deutsche Welle. 8 April 2016. Archived from the original on 8 November 2020. Retrieved 4 August 2020
- ↑ "Human Development Reports 2023/24"
- ↑ Decalo, pp. 44–45
- ↑ "Le TCHAD en bref" (in French). INSEED. 22 July 2013. Archived from the original on 22 December 2015. Retrieved 18 December 2015
- ↑ Haynes, Suyin (28 March 2019). "This African Country Has Had a Yearlong Ban on Social Media. Here's What's Behind the Blackout". Time. Archived from the original on 8 August 2020. Retrieved 4 August 2020.
- ↑ Haynes, Suyin (28 March 2019). "This African Country Has Had a Yearlong Ban on Social Media. Here's What's Behind the Blackout". Time. Archived from the original on 8 August 2020. Retrieved 4 August 2020.
- ↑ Ramadane, Madjiasra Nako, Mahamat (21 April 2021). "Chad in turmoil after Deby death as rebels, opposition challenge military". Reuters. Archived from the original on 21 April 2021. Retrieved 21 April 2021.
- ↑ D. Lange 1988
- ↑ Decalo, p. 6
- ↑ Decalo, p. 53
- ↑ Decalo, pp. 7–8
- ↑ Decalo, pp. 8, 309
- ↑ Welcome to Encyclopædia Britannica's Guide to Black History". Encyclopædia Britannica. Archived from the original on 6 October 2014. Retrieved 29 August 2010.
- ↑ Decalo, pp. 8–9
- ↑ Debos, Marielle (2009). "Chad 1900-1960" (PDF). Online Encyclopedia of Mass Violence. p. 8-9. Retrieved 25 February 2025.
- ↑ Lanne, Bernard. Histoire politique du Tchad de 1945 à 1958. Administration, partis, élections. Paris: Karthala. p. 197-218. ISBN 9782865378838.
- ↑ Decalo, pp. 248–249
- ↑ Lemarchand, René (1980). "The Politics of Sara Ethnicity : A Note on the Origins of the Civil War in Chad". Cahiers d'études africaines. 20 (80): 455–456
- ↑ Nolutshungu, p. 17
- ↑ "Death of a Dictator", Time, (28 April 1975). Accessed on 3 September 2007.
- ↑ Decalo, pp. 12–16